Tammy Abraham zai iya dawo wa Aston Villa, Manchester United na fatan ɗauko Carlos Baleba a bazara, yayin da Juventus ke ...
A ranar 15 ga watan Janairun shekarar 1966 ne sojojin Najeriya a ƙarƙashin jagorancin Nzeogwu Kaduna suka ƙaddamar da ...
© 2026 BBC. BBC ba za ta dauki alhakin abubuwan da wasu shafukan daban suka wallafa ba. Karanta hanyoyin da muke bi dangane ...
Waɗanda aka ɗauka aikin sojin sun faɗa wa BBC cewa matar wadda ta kasance tsohuwar malama, ita ce ta yaudare su cewa ba za su ...
Ta daɗe tana burin mallakar Greenland. Bayan sojojin Nazi na Jamus sun mamaye yankin da ake kira Jutland a Denmark a lokacin ...
A ranar 23 ga watan Yunin shekarar 1981 ne ƴan majalisar jihar Kaduna suka tsige Balarabe Musa, inda ya zama gwamnan farko da ...
Kafin mu shiga batun bukukuwa da raye-raye, ko ka taɓa tunanin mene ne ya sa aka ayyana watan Janairu a matsayin watan farkon ...
Khalil - wanda hotonsa yake a ƙasa - bai so a naɗi tattaunawarsa ba, a cewar mahaifiyarsa Aljin. An buƙace ta ta nuna kamar ...
Shugaba Trump ya yi gargaɗin cewa Amurka za ta iya sake kaddamar da hare-hare idan har a cewarsa aka ci gaba da kisan ...
Everton na harin sayen ɗan bayan Arsenal Ben White, na Ingila, domin shawo kan matsalar da suke fuskanta a ɓagaren dama na ...
Tun a farko-farkon mulkin Fubara aka fara rikici a game da shugabannin ƙananan hukumomi, inda bayan wa'adin waɗanda Fubara ya ...
Arsenal na sa ido kan Tino Livramento, Aston Villa na bin hanyoyin cimma yarjejeniya da Conor Gallagher yayin da Liverpool ke ...